Tehran (IQNA) A daidai lokacin da ake gudanar da zagayowar wafati n Imam Khumaini, Majalisar koli ta Musulunci ta kasar Iraki ta gudanar da taro tare da halartar gungun masana a birnin Bagadaza.
Lambar Labari: 3489254 Ranar Watsawa : 2023/06/04
Tehran (IQNA) An buga kur’ani mai tsarki a karon farko a shekara ta 1530 miladiyya a birnin Venice na kasar Italiya, amma ba kamar yadda ake yi a halin yanzu ba, mawallafa ne suka rubuta shi a wancan zamanin.
Lambar Labari: 3487503 Ranar Watsawa : 2022/07/04