Tehran (IQNA) shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya ziyarci hubbaren Imam Musa Kazem (AS) da ke yankin Kazimiyya a birnin Bagadaza na Iraki.
Lambar Labari: 3486250 Ranar Watsawa : 2021/08/29
Tehran (IQNA) wannan shi ne hubbaren Imam Jawad (AS) jikan manzon (SAW) a garin Kazimai na Iraki.
Lambar Labari: 3486097 Ranar Watsawa : 2021/07/12