iqna

IQNA

na kasa da kasa
A yayin baje kolin kur'ani;
IQNA - Taron kasa da kasa mai taken "wurin kur'ani a nahiyar turai ta zamani" wanda kwamitin kimiya na kasa da kasa ya gudanar da taron baje kolin kur'ani na kasa da kasa karo na 32 a birnin Tehran a masallacin Imam Khumaini.
Lambar Labari: 3490892    Ranar Watsawa : 2024/03/29

IQNA - A wajen rufe bangaren kasa da kasa na baje kolin kur'ani mai tsarki karo na 31, an gabatar da wasu ayyuka guda biyu na kur'ani a gaban ministan al'adu da jagoranci na addinin muslunci.
Lambar Labari: 3490884    Ranar Watsawa : 2024/03/28

IQNA - ana ci gaba da gudanar da bikin baje kolin kur’ani mai tsarki na kasa da kasa karo na 31 a birnin Tehran a masallacin Imam Khumaini (RA).
Lambar Labari: 3490862    Ranar Watsawa : 2024/03/24

IQNA -   Jakadan Yaman a Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya halarci baje kolin kur'ani mai tsarki karo na 30 tare da sanar da shi ayyukan baje kolin.
Lambar Labari: 3490858    Ranar Watsawa : 2024/03/24

IQNA - Cibiyar bincike ta Musulunci mai alaka da Al-Azhar ta sanar da wallafawa da gabatar da wasu ayyukan kur'ani na wannan kungiya a bikin baje kolin littafai karo na 55 na birnin Alkahira.
Lambar Labari: 3490479    Ranar Watsawa : 2024/01/15

Tehran (IQNA) Shugaban baje kolin kur'ani na kasa da kasa karo na 30 ya sanar da amincewa da gudanar da baje kolin kur'ani a tsakanin karshen watan Maris da farkon watan Afrilu na shekara mai zuwa a majalisar dokokin kasar inda ya ce akwai yiyuwar sauya wannan lokaci.
Lambar Labari: 3490371    Ranar Watsawa : 2023/12/27

Riyadh (IQNA) Karo na biyu na baje kolin Halal na kasa da kasa da kuma taron kolin kasar Saudiyya, wanda ake ganin shi ne baje kolin Halal mafi girma a yammacin Asiya da arewacin Afirka, a Riyadh babban birnin kasar.
Lambar Labari: 3490127    Ranar Watsawa : 2023/11/10

Ra’isi  a wajen bude taron hadin kan musulmi na kasa da kasa karo na 37:
Tehran (IQNA) Hojjatul Islam wal-Muslimin Raisi ya bayyana cewa, ya kamata a ce dukkan masu tunani su kasance a kan kusanta da kiyayya ga takfiriyya, sannan ya ce: Ya kamata al'ummar musulmi su sani cewa daidaita alaka da gwamnatin sahyoniya da makiya Musulunci tamkar tafiya ne a kan turba. na amsawa da komawa zamanin jahiliyya.
Lambar Labari: 3489903    Ranar Watsawa : 2023/10/01

Tehran (IQNA) Ehsanullah Hojjati ya ce: An shirya kaddamar da sunayen littafai kusan 40 a cikin harsuna daban-daban, wadanda aka karkasa su a cikin batutuwa daban-daban, da kuma gudanar da taruka daban-daban da na musamman a bangaren kasa da kasa da majalissar Dinkin Duniya da ake shirin gudanarwa a wannan lokaci na baje kolin littafai.
Lambar Labari: 3489124    Ranar Watsawa : 2023/05/11

Tehran (IQNA) – An bude bikin baje kolin kur’ani na kasa da kasa karo na 29 a nan Tehran a ranar 16 ga watan Afrilu da muke ciki
Lambar Labari: 3487188    Ranar Watsawa : 2022/04/19

Tehran (IQNA) Ma'aikatar harkokin wajen Falasdinu a jiya Asabar ta yi kira da a kafa wani kwamitin kasa da kasa da zai binciki zaluncin da Isra'ila ta yi a shekara ta 1948.
Lambar Labari: 3486855    Ranar Watsawa : 2022/01/23

Tehran (IQNA) an bude babban baje kolin littafai na kasa da kasa karo na 52 a birnin Alkahira na kasar Masar.
Lambar Labari: 3486076    Ranar Watsawa : 2021/07/04

Tehran (IQNA) An gudanar da zaman taron matasa musulmi na kasa da kasa karo na 7, inda taron mayar da hankali kan batun yunkurin wasu daga cikin kasashen larabawa da suka mika kai ga gwamnatin yahudawan Isra’ila, tare da cin amaar al’ummar Falastinu da sauran larabawa.
Lambar Labari: 3485187    Ranar Watsawa : 2020/09/15