Tehran (IQNA) Saudiyya, ta sanar da cewa za ta baiwa mutum miliyan daya, damar yin aikin hajji a bana, shekaru biyu da takaita adadin sakamakon bullar annobar korona.
Lambar Labari: 3487142 Ranar Watsawa : 2022/04/09
Bangaren kasa da kasa, an bude tafsirin kur’ani mai tsarki a kasar Ghana.
Lambar Labari: 3482674 Ranar Watsawa : 2018/05/19