iqna

IQNA

kenya
Bangaren kasa da kasa, Tahir Ai Alawi dan kasar ya shi ne ya lashe kur’ani ta kasar Tanzania a bangaren harda.
Lambar Labari: 3482703    Ranar Watsawa : 2018/05/29

Bangaren kasa da kasa, Timothi Waniyuni wani dan majalisar dokokin kasar Kenya ne kuma kirista, wanda ya halarci taron bude wani babban masallaci na musu tare da nuna kaunarsa ga musulmi.
Lambar Labari: 3482698    Ranar Watsawa : 2018/05/27

Bangaren kasa da kasa, an kawo karshen gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki a birnin Nairobi na kasar Kenya.
Lambar Labari: 3482695    Ranar Watsawa : 2018/05/26

Bangaren kasa da kasa, a ganawar da aka yi da Iyai Mowati da shuban karamin ofishin jakadancin Iran a Zimbabwe an tattauna batun bude cibiyar bincike ta musulunci.
Lambar Labari: 3482604    Ranar Watsawa : 2018/04/25

Bangaren kasa da kasa, an rattaba hannu kan wata yarjejeniya da ke nufin kara bunkasa harkokin ilimi da bincike tsakanin Iran da Kenya.
Lambar Labari: 3482600    Ranar Watsawa : 2018/04/24

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Uganda ta sanar da cewa, za ta shiga cikin tsarin nan na bankin musulunci wada baya ta’ammli da riba.
Lambar Labari: 3482368    Ranar Watsawa : 2018/02/05

Bangaren kasa da kasa, za a nuna fim din Maryam Muqaddas a bukin Festival na tunawa da juyin muslunci na Iran a kasar Kenya.
Lambar Labari: 3482350    Ranar Watsawa : 2018/01/30

Bangaren kasa da kasa, majalisar musulmin kasar Kenya ta nuna damuwa matuka tare da yin kakkausar suka dangane da cutar da dalibai mata musulmi da ske saka hijabi.
Lambar Labari: 3482252    Ranar Watsawa : 2017/12/30

Bangaren kasa da kasa, jami'an 'yan sanda sun kaddamar da farmaki a kan wata makaranta a yankin Mombasa da sunan yaki da ta'addanci.
Lambar Labari: 3482220    Ranar Watsawa : 2017/12/20

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron matasa musulmi kar na biyu a birnin Nairobin kasar Kenya.
Lambar Labari: 3482141    Ranar Watsawa : 2017/11/26

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zama kan harkokin ilimin musulmi a kasar Kenya tare da sanin hanyoyin bunkasa hakan.
Lambar Labari: 3482049    Ranar Watsawa : 2017/10/29

Bangaren kasa da kasa, majalisar musulmin kasar Kenya ta ce ba za ta goyi bayan wani daga cikin ‘yan takarar shugabancin kasar ba, tare da kiran malamai da shugabannin musulmi da su yi haka.
Lambar Labari: 3482012    Ranar Watsawa : 2017/10/18

Bangaren kasa da kasa, wani malamin addinin kirista ya muslunta akasar Kenya, inda ya mayar da majami’arsa masallaci.
Lambar Labari: 3482001    Ranar Watsawa : 2017/10/15

Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron kasar Kenya sun damke wani malamin addinin kirista mai tsatsauran ra’ayi da ke tunzura mabiyansa zuwa ga tashin hankali.
Lambar Labari: 3481984    Ranar Watsawa : 2017/10/09

Bangaren kasa da kasa, daya daga cikin masallatan musulmi mafi dadewa a duniya da ke yankin Mawapa a kasar Kenya na fskantar barazanar rushewa saboda rashin kula.
Lambar Labari: 3481703    Ranar Watsawa : 2017/07/15

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Kenya za ta fara aiwatar dacwani shiri na daukar malaman makarantu domin hanay yaduwar tsatsauran ra'ayin addini.
Lambar Labari: 3481691    Ranar Watsawa : 2017/07/11

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da taron ranar Quds ta duniya a kasar Kenya a ranar Juma'a mai zuwa.
Lambar Labari: 3481631    Ranar Watsawa : 2017/06/21

Bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Kennya Uhuru Kenyatta ya rabawa musulmi mabukata dabinon buda baki wanda ya kai Ton 36.
Lambar Labari: 3481629    Ranar Watsawa : 2017/06/21

Bangaren kasa da kasa, ana gudanar da wani shirin na canja tsoffin kwafin kur’anaia da sabbi a cibiyoyin addini a kasar Kenya.
Lambar Labari: 3481585    Ranar Watsawa : 2017/06/06

Bangaren kasa da kasa, duk da cewa musulmi a kasar Kenya su ne marassa rinjaye amma masu bukatar abincin musulmi a tsakanin kiristocin kasar na karuwa.
Lambar Labari: 3481455    Ranar Watsawa : 2017/05/01