Kalaman wariyar launin fata da dan siyasar Faransa ya yi kan tawagar kwallon kafar Tunisia a gasar cin kofin duniya ta 2022 ya janyo suka a shafukan sada zumunta.
Lambar Labari: 3488262 Ranar Watsawa : 2022/12/01
A yammacin ranar 20 ga watan Oktoba ne aka bude gasar kur'ani mai tsarki ta kasar Malesiya wadda ke gudana karo na 62 a wannan shekara, wadda ta dauki wani yanayi mai kayatarwa da kuma ban sha'awa tare da karatun wani malamin Iran a dakin taro na KLCC a Kuala Lumpur.
Lambar Labari: 3488043 Ranar Watsawa : 2022/10/21
Tehran (IQNA) shugaba Bashar Assad na Syria ya kada kuri’arsa a zaben shugaban kasa da ake gudanarwa a yau a fadin kasar ta Syria.
Lambar Labari: 3485951 Ranar Watsawa : 2021/05/26
Bangaren kasa da kasa, a ci gaba da hare-haren da jiragen yakin HKI suke kaiwa kan yankin Gaza a kasar Palasdinu ya karu zuwa hudu
Lambar Labari: 3482182 Ranar Watsawa : 2017/12/09
Bangaren kasa da kasa, Musulmi garin Yangun na kasar Myanmar a yammacin jiya Laraba sun gudanar da gangami domin nuna rashin amincewarsu da matakin da gwamnatin kasar ta dauka na rufe musu makarantu.
Lambar Labari: 3481571 Ranar Watsawa : 2017/06/01
Bangaren kasa da kasa, a ranar laraba mai zuwa za a fara gudanar da taro kan kur'ani mai tsarki a lardin Wasit na kasar Iraki mai take Said bin Jubair.
Lambar Labari: 3481285 Ranar Watsawa : 2017/03/05