IQNA

Baje kolin kur'ani na kasa da kasa karo na 29 a Tehran

Tehran (IQNA) – An bude bikin baje kolin kur’ani na kasa da kasa karo na 29 a nan Tehran a ranar 16 ga watan Afrilu da muke ciki

Ana ci gaba da gudanar da baje kolin kur’ani na kasa da kasa karo na 29 a birnin Tehran na kasar Iran wanda aka bude tun daga ranar 16 ga watan Afrilu wanda zai ci gaba da gudana har zuwa ranar 29 ga watan na Ramadan mai alfarma.