An shiga Rana ta biyu a ci gaba da gudanar da zaman taron Makon Hadin Kan Al'ummar Musulmi na duniya da ke gudana a birnin Tehan na kasar Iran.
Masu gabatar da jawabai ne sun mayar da hankali ne kan muhimmancin zaman al'ummar musulmi a matsayin al'umma guda daya dunkulalliya.